Skip to main content

Wasu daga cikin littattafan A Daidaita Sahu

Lokacin da tsohon gwamna Mallam Ibrahim Shekarau ya kikiro hukumar A Daidaita Sahu tayi matukar kokari wajen inganta da saita tunani, dabi’a da ci gaban dan adam, wanda a cikin kokarin har takai ga bada gudummawa wajen buga wasu littattafai domin inganta rayuwar al’umma.
Ga kadan daga cikin littattafan, wadanda kuma in Allah ya yarda, da sannu zamu kawo muku su  a wannan shafi naku.
1, Wanda ya dogara ga Allah baya tabewa
2,  Hasken ilmi
3,  Wanzamin Bono
4,  Tallan Yan Mata ko faduwa
5,  Gargadi Ga mata
6,  Sutura ko tsiraici
7,  Da Na Sani
8,  Tarbiyya A Musulunci
9, Algus a cikin kasuwanci
10,  Shiriyar Bazata
11,  Ceto ko cuta
12,  A dalilin talla
13, Algus
14,  Kyakkyawar Rayuwa
15,  Sakayya ce
16,  Yar Bahaushe
17,  Ciki Da gaskiya
18,  An gudu ba’a tsira ba
19,  Mugun Ji
20,  Garin Banza
21,  A bugi jaki, a bar bugun taiki

22,  Kowa yayi da kyau

Comments

Popular posts from this blog

Flash Back: Habu Dawaki launched book

Reverend Habu Dawaki, who is best known as the motivational columnist in the Weekly Trust , has published three books containing chapters drawn from his column and a weekly talk he has been giving on the FRCN Kaduna 96.1 FM radio. The books are, There Is A Place Called Tomorrow , Shake hands With Destiny , and The Final Whistle Has Not Blown . The books were launched on September, 16, 2006. The multi-talented Kaduna based author is also a teacher, business man, and man of God. He was recently a former commissioner in the administration of former Gombe state governor, Alhaji Ibrahim Dan kwambo.

Manyan Fina-finan Kannywood a 2014

1  Andamali 2  Mai Ciki 3  Namaliya 4  Mahaifiya Ta 5  Zeenat 6  Munafikin Mata 7  Daga Ni Sai Ke 8  Ya Daga Allah 9  Jinin Jiki Na 10  Dakin Amarya 3 & 4 11  Hanyar Kano 12  Dan Mallam 13  Kanen Miji 14  Dan Tasi 15  Maja 16  Gadar Zare 17  Duniya Labari 18  Atiku 19 Sarah 20  Kanen Ajali 21 Hawan Dare 22  So Aljannar Duniya